Uncategorized

Daga Zuwa Gaishe Da Iyayenta A Daura Musu Aure Wata Yar Facebook

Wata Matashiya A Dandalin Facebook Mai Suna Maijidda Muhammad Sani Ta Bayyana cewa Daga zuwa Gaishe da iyayenta A Daura Musu Aure Da Sauranyin nata

Matashiyar Ta Roki Al’umma Da su sa musu Albarka Akan Wannan Auren nasu

jamaa Dai Sun ta sa Musu Albarka da Kuma Addu’ar Allah Ya basu Zuri’a tagari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button